Skip to content
Ayyukan Manzanni 20:18-19

Ayyukan Manzanni 20:18-19

18
Da suka iso, sai ya ce musu, “Kun san irin zaman da na yi tun lokacin da na zauna da ku, daga ranar farkon da na zo cikin lardin Asiya.
19
Na bauta wa Ubangiji da matuƙar tawali’u har da hawaye, da gwagwarmaya iri-irin da na sha game da makircin Yahudawa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options