Skip to content
Ayyukan Manzanni 2:32-35

Ayyukan Manzanni 2:32-35

32
Allah ya tashe wannan Yesu zuwa rai, mu kuwa duk shaidu ne ga wannan.
33
An ɗaukaka shi zuwa ga hannun dama na Allah, ya karɓi alkawarin Ruhu Mai Tsarki daga Uba, ya kuma zubo abin da yanzu kuke gani kuke kuma ji.
34
Gama Dawuda bai hau zuwa sama ba, duk da haka ya ce, “ ‘Ubangiji ya ce wa Ubangijina, “Zauna a hannun damana,
35
sai na sa abokan gābanka su zama matashin sawunka.” ’
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options