Skip to content
Ayyukan Manzanni 2:23-24

Ayyukan Manzanni 2:23-24

23
An ba da wannan mutum gare ku bisa ga nufin Allah da kuma rigyasaninsa, ku kuma tare da taimakon mugayen mutane, kuka kashe shi ta wurin kafa shi a kan gicciye.
24
Amma Allah ya tashe shi daga matattu, ya ’yantar da shi daga azabar mutuwa, don ba ya yiwuwa mutuwa ta riƙe shi.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options