Skip to content
Ayyukan Manzanni 2:2-4

Ayyukan Manzanni 2:2-4

2
Ba zato ba tsammani sai aka ji motsi kamar ta babbar iska tana hurowa daga sama ta kuma cika dukan gidan da suke zaune.
3
Suka ga wani abin da ya yi kama da harsunan wuta, suka rarrabu suna kuma sassauka a kan kowannensu.
4
Dukansu kuwa suka cika da Ruhu Mai Tsarki suka kuma fara magana da waɗansu harsuna yadda Ruhu ya sa suka iya.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 90 chars

Options