Skip to content
Ayyukan Manzanni 2:1-4

Ayyukan Manzanni 2:1-4

1
Da ranar Fentekos ta yi, dukansu suna tare wuri ɗaya.
2
Ba zato ba tsammani sai aka ji motsi kamar ta babbar iska tana hurowa daga sama ta kuma cika dukan gidan da suke zaune.
3
Suka ga wani abin da ya yi kama da harsunan wuta, suka rarrabu suna kuma sassauka a kan kowannensu.
4
Dukansu kuwa suka cika da Ruhu Mai Tsarki suka kuma fara magana da waɗansu harsuna yadda Ruhu ya sa suka iya.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options