Skip to content
Ayyukan Manzanni 2:2-3

Ayyukan Manzanni 2:2-3

2
Ba zato ba tsammani sai aka ji motsi kamar ta babbar iska tana hurowa daga sama ta kuma cika dukan gidan da suke zaune.
3
Suka ga wani abin da ya yi kama da harsunan wuta, suka rarrabu suna kuma sassauka a kan kowannensu.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options