Skip to content
Ayyukan Manzanni 17:16-17

Ayyukan Manzanni 17:16-17

16
Yayinda Bulus yake jiransu a Atens, ya damu ƙwarai da ya ga birnin cike da gumaka.
17
Saboda haka ya yi ta muhawwara a majami’a da Yahudawa da kuma Hellenawa masu tsoron Allah, haka kuma da waɗanda yake tararwa a bakin kasuwa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options