Skip to content
Ayyukan Manzanni 15:30-33

Ayyukan Manzanni 15:30-33

30
Aka sallami mutanen sai suka gangara zuwa Antiyok, inda suka tara ikkilisiya wuri ɗaya suka ba da wasiƙar.
31
Mutanen suka karantata suka kuma yi farin ciki saboda saƙonta mai ƙarfafawa.
32
Yahuda da Sila, waɗanda su kansu annabawa ne, suka yi magana sosai don su gina su kuma ƙarfafa ’yan’uwa.
33
Bayan suka yi ’yan kwanaki a can, sai ’yan’uwa suka sallame su da albarkar salama su dawo wurin waɗanda suka aike su.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options