Ayyukan Manzanni 11:27-28
27
A wannan lokaci waɗansu annabawa sun zo Antiyok daga Urushalima.
28
Ɗaya daga cikinsu mai suna Agabus, ya miƙe tsaye ya yi annabci ta wurin Ruhu cewa za a yi yunwa mai tsanani wadda za tă bazu a dukan duniyar Romawa (Wannan ya faru a zamanin mulkin Kalaudiyus.)