Skip to content
Ayyukan Manzanni 11:27-28

Ayyukan Manzanni 11:27-28

27
A wannan lokaci waɗansu annabawa sun zo Antiyok daga Urushalima.
28
Ɗaya daga cikinsu mai suna Agabus, ya miƙe tsaye ya yi annabci ta wurin Ruhu cewa za a yi yunwa mai tsanani wadda za tă bazu a dukan duniyar Romawa (Wannan ya faru a zamanin mulkin Kalaudiyus.)
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options