Tsallake zuwa abun ciki
Ayyukan Manzanni 10:28-29

Ayyukan Manzanni 10:28-29

28
Sai ya ce musu, “Ku da kanku kun san cewa dokarmu ta hana mutumin Yahuda yin cuɗanya, ko ya ziyarci Ba’al’umme. Amma Allah ya nuna mini cewa kada in kira wani mutum marar tsarki ko marar tsabta.
29
Don haka sa’ad da aka aika in zo, na zo ba wata faɗa. To, ko zan san abin da ya sa ka aika in zo?”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options