Přejít k obsahu
Ayyukan Manzanni 1:23-25

Ayyukan Manzanni 1:23-25

23
Saboda haka suka gabatar da mutane biyu. Yusuf mai suna Barsabbas (da aka kuma sani da Yustus) da kuma Mattiyas.
24
Sai suka yi addu’a suka ce, “Ubangiji, ka san zuciyar kowa. Nuna mana wanne a cikin waɗannan biyu da ka zaɓa
25
ya karɓi wannan aikin manzanci, wanda Yahuda ya bari don yă tafi wurin da yake nasa.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options