Hoppa till innehåll
2 Tessalonikawa 3:1-2

2 Tessalonikawa 3:1-2

1
A ƙarshe, ’yan’uwa, ku yi mana addu’a domin saƙon Ubangiji yă yi saurin bazuwa a kuma girmama shi, kamar yadda yake a wurinku.
2
Ku kuma yi addu’a yadda za a cece mu daga mugayen mutane masu mugunta, gama ba kowa ba ne yake da bangaskiya.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options