Skip to content
2 Tessalonikawa 1:6-7

2 Tessalonikawa 1:6-7

6
Allah mai adalci ne, Zai sāka wa masu ba ku wahala da wahala
7
yă kuma sauƙaƙa muku ku da kuke wahala, har ma da mu. Wannan zai faru sa’ad da aka bayyana Ubangiji Yesu daga sama cikin wuta mai ci tare da mala’ikunsa masu iko.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options