Tsallake zuwa abun ciki
2 Sama’ila 7:12-14

2 Sama’ila 7:12-14

12
Sa’ad da kwanakinka suka ƙare, za ka huta tare da kakanninka, zan tā da zuriyarka, na cikinka, zan kuma sa mulkinsa ya kahu.
13
Shi zai gina gida domin Sunana, zan kuwa kafa gadon sarautarsa har abada.
14
Zan zama Ubansa, shi kuma yă zama ɗana. Idan ya yi laifi, zan yi amfani da mutane in hukunta shi. Mutane ne za su zama bulalata.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options