Skip to content
2 Sama’ila 6:1-2

2 Sama’ila 6:1-2

1
Dawuda ya sāke tattara zaɓaɓɓun mutanen Isra’ila, dubu talatin.
2
Shi, da dukan mutanensa suka tashi daga Ba’ala-Yahuda don su hauro da akwatin alkawarin Allah, wanda ake kira da Sunan Ubangiji Maɗaukaki, wanda yake zama a tsakanin kerubobin da suke a kan akwatin alkawarin.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options