2 Sama’ila 5:13-16
13
Bayan ya bar Hebron, Dawuda ya ƙara ɗauko wa kansa waɗansu ƙwarƙwarai da mata a Urushalima. Aka haifa masa ’ya’ya maza da mata.
14
Waɗannan su ne sunayen ’ya’yan da aka haifa masa a can. Shammuwa, Shobab, Natan, Solomon,
15
Ibhar, Elishuwa, Nefeg, Yafiya,
16
Elishama, Eliyada da Elifelet.