Skip to content
2 Sama’ila 12:13-14

2 Sama’ila 12:13-14

13
Sai Dawuda ya ce wa Natan, “Na yi wa Ubangiji zunubi.” Natan ya ce, “Ubangiji ya yafe maka zunubin. Ba za ka mutu ba.
14
Amma saboda ka yi haka ka sa abokan gāba suka rena Ubangiji, yaron da aka haifa maka zai mutu.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options