Skip to content
2 Sama’ila 11:19-20

2 Sama’ila 11:19-20

19
Ya umarci manzon ya ce, “Da ka gama yin wa sarki wannan batun yaƙin,
20
wataƙila sarki yă husata, yă tambaye ka, ‘Me ya sa kuka je kusa da birnin don ku yi yaƙi? Ba ku san cewa za su yi harbi daga katanga ba?
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options