Skip to content
2 Sama’ila 11:26-27

2 Sama’ila 11:26-27

26
Da matar Uriya ta ji cewa mijinta ya mutu, sai ta yi makoki saboda shi.
27
Bayan kwanakin makoki suka ƙare, Dawuda ya sa aka kawo ta gidansa, ta kuwa zama matarsa, ta kuma haifa masa ɗa. Sai dai abin da Dawuda ya yi bai gamshi Ubangiji ba.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options