Skip to content
2 Sama’ila 10:15-16

2 Sama’ila 10:15-16

15
Bayan Arameyawa suka ga Isra’ila ta ci su da yaƙi, sai suka sāke tattara kansu.
16
Hadadezer sarkin Zoba ya aika a kawo Arameyawan da suke ƙetaren Kogin Yuferites. Suka iso Helam a ƙarƙashin shugabancin Shobak, shugaban dukan sojojin Hadadezer.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options