Skip to content
2 Sama’ila 1:11-12

2 Sama’ila 1:11-12

11
Sai Dawuda da dukan mutanen da suke tare da shi suka yayyage rigunarsu.
12
Suka yi makoki, da kuka, da azumi har yamma saboda Shawulu da ɗansa Yonatan, da saboda sojojin Ubangiji, da kuma gidan Isra’ila, gama an karkashe su a yaƙi.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options