Skip to content
2 Bitrus 1:20-21

2 Bitrus 1:20-21

20
Gaba da kome dai, dole ku gane cewa babu annabcin Nassin da ya fito daga fassarar annabi da kansa.
21
Gama annabci bai taɓa samo tushensa daga nufin mutum ba, sai dai mutane sun yi magana daga Allah yayinda Ruhu Mai Tsarki ya bishe su.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options