Skip to content
2 Sarakuna 3:16-17

2 Sarakuna 3:16-17

16
ya kuma ce, “Ga abin da Ubangiji ya ce, zan cika kwarin nan da tafkunan ruwa.
17
Gama ga abin da Ubangiji ya ce, ko da yake babu iska, ko ruwan sama, duk da haka kwarin nan zai cika da ruwa, har ku da dabbobinku da kuma sauran dabbobi ku sha.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options