Skip to content
2 Sarakuna 22:1-2

Mulkin Joshiya na adalci ya fara

2 Sarakuna 22:1-2
1
Yosiya yana da shekara takwas sa’ad da ya zama sarki, ya kuma yi mulki shekara talatin da ɗaya a Urushalima. Sunan mahaifiyarsa Yedida ’yar Adahiya; mutuniyar Bozkat.
2
Ya aikata abin da yake daidai a gaban Ubangiji ya kuma bi dukan gurbin kakansa Dawuda, bai bauɗe hagu ko dama ba.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options