Skip to content
2 Sarakuna 21:20-22

2 Sarakuna 21:20-22

20
Ya aikata mugunta a gaban Ubangiji, yadda Manasse mahaifinsa ya yi.
21
Ya bi duk gurbin mahaifinsa a kome, ya yi sujada ga gumakan da mahaifinsa ya yi wa, ya kuma durƙusa musu.
22
Ya rabu da Ubangiji Allah na kakanninsa, bai kuwa yi tafiya a hanyar Ubangiji ba.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options