Skip to content
2 Sarakuna 21:20-21

2 Sarakuna 21:20-21

20
Ya aikata mugunta a gaban Ubangiji, yadda Manasse mahaifinsa ya yi.
21
Ya bi duk gurbin mahaifinsa a kome, ya yi sujada ga gumakan da mahaifinsa ya yi wa, ya kuma durƙusa musu.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options