Skip to content
2 Korintiyawa 8:20-21

2 Korintiyawa 8:20-21

20
Muna gudu kada wani yă zarge mu, a kan yadda muke gudanar da wannan kyautar da aka bayar hannu sake.
21
Gama muna iya ƙoƙari mu yi abin da yake daidai, ba a gaban Ubangiji kaɗai ba, amma a gaban mutane ma.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options