Skip to content
2 Korintiyawa 5:20-21

2 Korintiyawa 5:20-21

20
Saboda haka, mu jakadu ne na Kiristi, sai ka ce Allah kansa yake magana ta wurinmu. Muna roƙonku a madadin Kiristi. Ku sulhuntu da Allah.
21
Shi da bai san zunubi ba, Allah ya mai da shi kamar hadayar zunubi saboda mu, domin mu sami adalcin Allah ta wurinsa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options