Skip to content
2 Korintiyawa 5:18-19

2 Korintiyawa 5:18-19

18
Duk wannan kuwa daga Allah ne, wanda ya sulhunta mu da kansa ta wurin Kiristi, ya kuma ba mu hidimar sulhu,
19
wato, Allah ya sulhunta duniya zuwa kansa ta wurin Kiristi, ba ya lissafta zunuban mutane a kansu. Ya kuma danƙa mana saƙon sulhu.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options