Skip to content
2 Korintiyawa 3:14-16

2 Korintiyawa 3:14-16

14
Amma aka sa hankulansu suka dushe, gama har yă zuwa yau akwai lulluɓin nan a duk sa’ad da ake karatun tsohon alkawari. Ba a kawar da shi ba, sai a cikin Kiristi ne kaɗai ake kawar da shi.
15
Har yă zuwa yau, duk sa’ad da ake karatun littattafan Musa, lulluɓin nan yakan rufe zukatansu.
16
Amma duk sa’ad da wani ya juyo ga Ubangiji, akan kawar da lulluɓin.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options