Skip to content
2 Korintiyawa 11:32-33

2 Korintiyawa 11:32-33

32
A Damaskus, gwamnan da yake ƙarƙashin Sarki Aretas, ya sa tsare ƙofofin birnin Damaskus, don yă kama ni.
33
Amma aka saukar da ni cikin kwando ta tagar katanga, na kuɓuce masa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options