Tsallake zuwa abun ciki
2 Korintiyawa 1:21-22

2 Korintiyawa 1:21-22

21
Allah ne fa yake sa mu da ku mu tsaya daram cikin Kiristi. Shi ne ya shafe mu,
22
ya buga mana hatiminsa a kan mu nasa ne, ya kuma sa mana Ruhunsa a cikin zukatanmu, domin yă tabbatar da abin da yake zuwa nan gaba.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options