2 Tarihi 29:4-5
4
Ya kawo firistoci da Lawiyawa, ya tattara su a filin da yake a gefen gabas
5
ya kuma ce musu, “Ku saurare ni, Lawiyawa! Ku tsarkake kanku yanzu, ku kuma tsarkake haikalin Ubangiji Allah na kakanninku. Ku fid da ƙazanta daga wuri mai tsarki.