Skip to content
1 Sama’ila 7:16-17

1 Sama’ila 7:16-17

16
Shekara-shekara Sama’ila yakan fita rangadi zuwa Betel, da Gilgal da Mizfa inda yakan yi musu shari’a.
17
Amma yakan komo Rama inda gidansa yake, a nan yakan yi wa Isra’ila shari’a. A nan ne kuma ya gina wa Ubangiji bagade.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options