Skip to content
1 Sama’ila 7:15-16

1 Sama’ila 7:15-16

15
Sama’ila kuwa ya ci gaba da mulkin Isra’ila dukan rayuwarsa.
16
Shekara-shekara Sama’ila yakan fita rangadi zuwa Betel, da Gilgal da Mizfa inda yakan yi musu shari’a.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options