Tsallake zuwa abun ciki
1 Sama’ila 4:7-8

1 Sama’ila 4:7-8

7
sai Filistiyawa suka ji tsoro, suka ce, “Wani allah ya shiga cikin sansanin. Mun shiga uku! Ba a taɓa yin wani abu haka ba.
8
Kaiton mu! Wa zai kuɓutar da mu daga hannun waɗannan manyan alloli? Su ne allolin da suka buga Masarawa da irin annoba masu yawa a jeji.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options