Skip to content
1 Sama’ila 31:8-10

Filistiyawa Sun Wulakanta Gawawwaki

1 Sama’ila 31:8-10
8
Kashegari, da Filistiyawa suka zo domin su washe kayan matattun, sai suka tarar Shawulu da ’ya’yansa uku duk sun mutu, a dutsen Gilbowa.
9
Suka sare kansa suka tuɓe makamansa, suka aika manzanni a dukan ƙasar Filistiyawa, su ba da labarin a haikalin allolinsu da cikin mutanensu.
10
Suka ajiye makaman Shawulu a cikin haikalin gumakan Ashtarot. Suka kafa gawarsa a kan katanga Bet-Shan.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options