1 Sama’ila 27:5-7
5
Sai Dawuda ya ce wa Akish, “In na sami tagomashi a gabanka ka ba ni wani wuri a cikin biranenka in zauna a can. Don me bawanka zai kasance tare da kai a gidan sarauta?”
6
A ranar Akish ya ba shi Ziklag wanda tun dā take ta sarkin Yahuda.
7
Dawuda ya zauna a yankin Filistiyawa shekara ɗaya da wata huɗu.
Settings