Skip to content
1 Sama’ila 25:32-33

1 Sama’ila 25:32-33

32
Dawuda ya ce wa Abigiyel, “Yabo ya tabbata ga Ubangiji, Allah na Isra’ila, wanda ya aiko ki don ki same ni yau.
33
Bari Allah yă albarkace ki saboda hikima yanke hukuncinki da kuma hana ni zubar da jini da ɗauka wa kaina fansa da hannuna a wannan rana.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options