Skip to content
1 Sama’ila 25:36-38

1 Sama’ila 25:36-38

36
Da Abigiyel ta kai gida sai ta sami Nabal cikin gida yana ta fama biki iri na sarakuna. Yana ji wa ransa daɗi, ya kuma bugu tilis, saboda haka ba tă ce masa kome ba sai da gari ya waye.
37
Da safe sa’ad da Nabal ya natsu, sai matarsa ta gaya masa dukan abin da ya faru. Sai zuciyarsa ta tsinke, ya zama kamar dutse.
38
Bayan kusan kwana goma, Ubangiji ya bugi Nabal, sai ya mutu.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options