Skip to content
1 Sama’ila 19:18-20

1 Sama’ila 19:18-20

18
Da Dawuda ya gudu ya tsere, sai ya tafi wurin Sama’ila a Rama ya gaya masa dukan abin da Shawulu ya yi masa. Da shi da Sama’ila suka tafi Nayiwot suka zauna a can.
19
Shawulu ya sami labari cewa, “Dawuda yana Nayiwot a Rama.”
20
Sai ya aiki mutane su je su kamo Dawuda, amma da suka ga ƙungiyar annabawa suna annabci tare da Sama’ila shugabansu a tsaye, sai Ruhun Allah ya sauko wa mutanen Shawulu, su ma suka fara yin annabci.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options