Skip to content
1 Sama’ila 17:29-30

1 Sama’ila 17:29-30

29
Dawuda ya ce, “To, yanzu me na yi? Ba zan ma yi magana ba?”
30
Sai ya juya wajen wani kuma ya sāke kawo zancen, mutanen kuwa suka amsa masa kamar dā.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options