Skip to content
1 Sama’ila 17:10-11

1 Sama’ila 17:10-11

10
Sai Bafilistin ya ce, “A wannan rana, na kalubalanci sojojin Isra’ila, ku ba ni mutum ɗaya mu yi faɗa.”
11
Da jin maganganun Bafilistin, sai Shawulu da dukan Isra’ila suka damu suka kuma ji tsoro.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options