Skip to content
1 Sama’ila 11:14-15

1 Sama’ila 11:14-15

14
Sai Sama’ila ya ce wa mutane, “Ku zo mu tafi Gilgal, a can za a yi wankan sarauta.”
15
Don haka dukan mutane suka tafi Gilgal, suka tabbatar da Shawulu sarki a gaban Ubangiji. A can suka miƙa hadaya ta salama a gaban Ubangiji, Shawulu kuwa da dukan Isra’ila suka yi babban liyafa.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options