Skip to content
1 Sama’ila 10:26-27

1 Sama’ila 10:26-27

26
Shawulu ma ya tafi gidansa a Gibeya tare da waɗansu jarumawan da Allah ya taɓa zuciyarsu.
27
Amma waɗansu ’yan iska suka ce, “Yaya wannan mutum zai iya cetonmu?” Suka rena shi suka ƙi su kawo masa kyautai. Amma Shawulu bai ce uffam ba.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options