Skip to content
1 Sama’ila 1:24-26

1 Sama’ila 1:24-26

24
Bayan ta yaye shi, sai ta ɗauki yaron tare da bijimi bana uku, da mudun gari, da salkan ruwan inabi, ta kawo su a gidan Ubangiji a Shilo.
25
Bayan an yanka bijimin, sai suka kawo yaron wurin Eli.
26
Sai ta ce masa, “Ranka yă daɗe, ba ka gane ni ba? Ai, ni ce matar da ta taɓa tsayawa a gabanka, tana addu’a ga Ubangiji.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options