Skip to content
1 Sarakuna 9:12-13

1 Sarakuna 9:12-13

12
Amma sa’ad da Hiram ya zo daga Taya don yă ga garuruwan da Solomon ya ba shi, sai bai ji daɗi ba.
13
Sai ya ce, “Wanda irin garuruwa ke nan ka ba ni, ɗan’uwana?” Saboda haka ya kira su Ƙasar Kabul, sunan da suke da shi har wa yau.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options