Skip to content
1 Sarakuna 22:36-38

1 Sarakuna 22:36-38

36
Da rana tana fāɗuwa, sai kuka ta bazu cikin mayaƙa, “Kowane mutum ya tafi garinsu; kowa ya tafi ƙasarsa!”
37
Sai sarki ya mutu, aka kuwa kawo shi Samariya, aka binne shi a can.
38
Suka wanke keken yaƙi a tafki, a Samariya (inda karuwai suke wanka), sai karnuka suka lashe jininsa, kamar yadda maganar Ubangiji ta furta.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options