Skip to content
1 Sarakuna 18:3-4

1 Sarakuna 18:3-4

3
Ahab kuma ya aika a kawo Obadiya, sarkin fadansa (Obadiya dai cikakken mai gaskata da Ubangiji ne.
4
Yayinda Yezebel tana kisan annabawan Ubangiji, Obadiya ya ɗauki annabawa ɗari ya ɓoye a kogwanni biyu, hamsin a kowanne, ya kuma tanada musu abinci da kuma ruwa.)
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options