Skip to content
1 Sarakuna 17:2-4

1 Sarakuna 17:2-4

2
Sai maganar Ubangiji ta zo wa Iliya, ta ce,
3
“Ka bar nan, ka nufi wajajen gabas, ka ɓuya a Rafin Kerit, gabas da Urdun.
4
Za ka sha daga rafin, zan kuma umarci hankaki su ciyar da kai a can.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options